AISHA HASSAN: 'Yar Najeriya da Birtaniya gwanar daurin dan-kwali
Manage episode 336040730 series 2946157
Aisha Hassan matashiya ce 'yar asalin jihar Neja a Najeriya da ta girma a Ingila, sannan ta yi karatu mai zurfi a fannin hada-hadar kasuwanci. Bugu da kari ba a barta a baya ba wajen shiga fagen kafafen sadarwar zamani inda take koyar da salon sa sutura da daurin dan-kwali a shafukanta na yanar gizo. AISHA HASSAN: 'Yar Najeriya da Birtaniya gwanar daurin dan-kwali
--- Send in a voice message: https://podcasters.spotify.com/pod/show/usmankabara/message29 episódios